Zabura 149:2-4
2
Bari Isra’ila su yi farin ciki da Mahaliccinsu; bari mutanen Sihiyona su yi murna da Sarkinsu.
3
Bari su yabi sunansa tare da rawa suna kuma yin kiɗi gare shi da ganga da garaya.
4
Gama Ubangiji yana jin daɗin mutanensa; yakan darjanta masu sauƙinkai da ceto.