Zabura 148:2-5
2
Yabe shi, dukanku mala’ikunsa, yabe shi, dukanku rundunarsa na sama.
3
Yabe shi, rana da wata, yabe shi, dukanku taurari masu haskakawa.
4
Yabe shi, ku bisa sammai da kuma ku ruwan bisa sarari.
5
Bari su yabi sunan Ubangiji, gama ya umarta aka kuwa halicce su.