Skip to content
Zabura 147:3-6

Zabura 147:3-6

3
Ya warkar da masu raunanar zuciya ya ɗaɗɗaura miyakunsu.
4
Ya lissafta yawan taurari ya kuma kira kowannensu da suna.
5
Shugabanmu mai girma ne mai iko duka; ganewarsa ba shi da iyaka.
6
Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai yakan yar da mugaye a ƙasa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options