Skip to content
Zabura 147:2-3

Zabura 147:2-3

2
Ubangiji ya gina Urushalima; ya tattara kamammu na Isra’ilan da aka kai bauta.
3
Ya warkar da masu raunanar zuciya ya ɗaɗɗaura miyakunsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options