Skip to content
Zabura 147:19-20

Zabura 147:19-20

19
Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub, dokokinsa da ƙa’idodinsa ga Isra’ila.
20
Bai yi wannan ga wata al’umma ba; ba su san dokokinsa ba. Yabi Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options