Skip to content
Zabura 147:15-18

Zabura 147:15-18

15
Yana ba da umarninsa ga duniya; maganarsa tana tafiya da sauri.
16
Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu yă kuma watsar da hazo kamar toka.
17
Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu. Wa zai iya jure wa sanyin da ya aiko?
18
Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su; yakan tā da iskarsa, ruwaye kuwa su gudu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options