Skip to content
Zabura 144:14-15

Zabura 144:14-15

14
shanunmu za su ja kaya masu nauyi. Ba za a sami tashin hankali a katangarmu ba, ba zuwan zaman bauta, ba jin kukan damuwa a titunanmu.
15
Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka; masu albarka ne mutanen da Allah ne Ubangiji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options