8
Amma na kafa idanuna a kanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka; a cikinka ina neman mafaka, kada ka miƙa ni ga mutuwa.
9
Ka kiyaye ni daga tarkon da aka sa mini, daga tarkon da mugaye suka sa.
10
Bari mugaye su fāɗa a cikin ragarsu, amma bari ni in zo in wuce lafiya.