Skip to content
Zabura 14:7

Zabura 14:7

Ana nuna aya 7 tare da mahallin da ke kewaye.
4
Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
5
Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
6
Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
7
Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options