Skip to content
Zabura 14:2-3

Zabura 14:2-3

2
Ubangiji ya duba daga sama a kan ’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
3
Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options