Skip to content
Zabura 139:17-18

Zabura 139:17-18

17
Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
18
A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options