Skip to content
Zabura 139:17-18

Zabura 139:17-18

17
Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
18
A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options