Skip to content
Zabura 136:19-22

Zabura 136:19-22

19
Sihon sarkin Amoriyawa Ƙaunarsa madawwamiya ce.
20
Da kuma Og sarkin Bashan, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
21
Ya kuma ba da ƙasarsu gādo, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
22
Gādo ga bawansa Isra’ila; Ƙaunarsa madawwamiya ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options