Skip to content
Zabura 132:11-14

Zabura 132:11-14

11
Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
12
in ’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to ’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
13
Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
14
“Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options