Lumaktaw sa nilalaman
Zabura 12:6-7

Zabura 12:6-7

6
Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
7
Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options