Skip to content
Zabura 109:26-27

Zabura 109:26-27

26
Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna; ka cece ni bisa ga ƙaunarka.
27
Bari su san cewa hannunka ne, cewa kai ne, ya Ubangiji, ka yi shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options