Skip to content
Zabura 109:2-5

Zabura 109:2-5

2
gama mugaye da masu ruɗu sun buɗe bakunansu a kaina; sun yi magana a kaina da harsunan ƙarya.
3
Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni; sun tasar mini ba dalili.
4
A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi, amma ni mutum ne mai addu’a.
5
Sun sāka mini alheri da mugunta, ƙauna kuma da ƙiyayya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options