Skip to content
Zabura 107:28-30

Zabura 107:28-30

28
Sai suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa fitar da su daga damuwarsu.
29
Ya kwantar da hadiri suka yi tsit; raƙuman ruwan teku suka yi shiru.
30
Suka yi murna sa’ad da wuri ya kwanta, ya kuma bishe su zuwa inda suka so su kai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options