Zabura 107:28-30
28
Sai suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa fitar da su daga damuwarsu.
29
Ya kwantar da hadiri suka yi tsit; raƙuman ruwan teku suka yi shiru.
30
Suka yi murna sa’ad da wuri ya kwanta, ya kuma bishe su zuwa inda suka so su kai.