Skip to content
Zabura 107:28-29

Zabura 107:28-29

28
Sai suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa fitar da su daga damuwarsu.
29
Ya kwantar da hadiri suka yi tsit; raƙuman ruwan teku suka yi shiru.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options