Skip to content
Zabura 106:40-43

Zabura 106:40-43

40
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
41
Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
42
Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
43
Sau da yawa ya cece su, amma sun nace su yi tawaye suka kuma lalace cikin zunubinsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options