Skip to content
Zabura 106:40-42

Zabura 106:40-42

40
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
41
Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
42
Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options