Skip to content
Zabura 105:30-31

Zabura 105:30-31

30
Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
31
Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options