Skip to content
Zabura 105:20-22

Zabura 105:20-22

20
Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya ’yantar da shi.
21
Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
22
don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options