Zabura 105:19-22
19
sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
20
Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya ’yantar da shi.
21
Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
22
don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
Settings