Skip to content
Zabura 102:19-20

Zabura 102:19-20

19
“Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
20
don yă ji nishe-nishen ’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options