Skip to content
Karin Magana 9:15-17

Karin Magana 9:15-17

15
tana kira ga masu wucewa, waɗanda suke tafiya kai tsaye a hanyarsu.
16
“Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo cikin nan!” Tana ce wa marasa hankali.
17
“Ruwan da aka sata ya fi daɗi; abincin da aka ci a ɓoye ya fi daɗi!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options