Skip to content
Karin Magana 8:15-16

Karin Magana 8:15-16

15
Ta wurina sarakuna suke mulki masu mulki kuma suke yin dokokin da suke da adalci;
16
ta wurina sarakuna suke mulki, da kuma dukan manyan mutanen da suke mulkin duniya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options