Skip to content
Karin Magana 5:12-14

Karin Magana 5:12-14

12
Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
13
Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
14
Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options