Skip to content
Karin Magana 4:20-22

Karin Magana 4:20-22

20
Ɗana, ka kula da abin da nake faɗa, ka saurara sosai ga kalmomina.
21
Kada ka bari su rabu da kai, ka kiyaye su a cikin zuciyarka;
22
gama rai ne ga waɗanda suke nemansu da kuma lafiya ga dukan jikin mutum.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options