Skip to content
Karin Magana 4:16-17

Karin Magana 4:16-17

16
Mugaye ba sa iya barci, sai sun aikata mugunta; ba su barci sai sun cuci wani.
17
Mugunta da ta’adi kamar ci da sha suke a gare su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options