Skip to content
Karin Magana 3:21-23

Karin Magana 3:21-23

21
Ɗana, ka riƙe sahihiyar shari’a da kuma basira, kada ka bar su su rabu da kai;
22
za su zama rai a gare ka, abin adon da zai gyara wuyanka.
23
Sa’an nan za ka bi hanyarka lafiya, ƙafarka kuwa ba zai yi tuntuɓe ba;
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options