Skip to content
Karin Magana 25:2-5

Karin Magana 25:2-5

2
Ɗaukakar Allah ce a ɓoye batun; a bayyana batun kuwa ɗaukakar sarakuna ne.
3
Kamar yadda sammai suna can bisa duniya kuma tana da zurfi, haka zukatan sarakuna suka wuce a bincika.
4
Ka tace azurfa sai kayan su fito don maƙerin azurfa;
5
ka cire mugaye daga gaban sarki, kursiyinsa kuwa zai kahu ta wurin adalci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options