6
Kada ka ci abincin mai rowa, kada ka yi marmarin abincinsa mai daɗi;
7
gama shi wani irin mutum ne wanda kullum yana tunani game da tsadar abincin. Zai ce maka, “Ci ka sha,” amma zuciyarsa ba ta tare da kai.
8
Za ka yi amai ɗan abin da ka ci dukan daɗin bakinka kuwa zai tafi a banza.