Skip to content
Karin Magana 16:6-7

Karin Magana 16:6-7

6
Ta wurin ƙauna da aminci akan yi kafarar zunubi; ta wurin tsoron Ubangiji mutum kan guji mugunta.
7
Sa’ad da hanyoyin mutum sun gamshi Ubangiji, yakan sa abokan gāban mutumin ma su zauna lafiya da shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options