Lumaktaw sa nilalaman
Karin Magana 16:6-7

Karin Magana 16:6-7

6
Ta wurin ƙauna da aminci akan yi kafarar zunubi; ta wurin tsoron Ubangiji mutum kan guji mugunta.
7
Sa’ad da hanyoyin mutum sun gamshi Ubangiji, yakan sa abokan gāban mutumin ma su zauna lafiya da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options