Skip to content
Karin Magana 1:32-33

Karin Magana 1:32-33

32
Gama rashin hankalin marasa azanci zai kashe su, rashin kulawar wawaye kuma zai hallaka su;
33
amma duk wanda ya saurare ni, zai zauna lafiya yă kuma kasance da rai kwance, ba tare da tsoron lahani ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options