Skip to content
Karin Magana 1:32-33

Karin Magana 1:32-33

32
Gama rashin hankalin marasa azanci zai kashe su, rashin kulawar wawaye kuma zai hallaka su;
33
amma duk wanda ya saurare ni, zai zauna lafiya yă kuma kasance da rai kwance, ba tare da tsoron lahani ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options