Skip to content
Karin Magana 1:11-14

Karin Magana 1:11-14

11
In suka ce, “Zo mu tafi; mu yi kwanton ɓauna, mu nemi wani mu kashe, mu fāɗa wa marasa laifi;
12
mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami;
13
za mu sami dukiya masu daraja iri-iri, mu kuma cika gidajenmu da ganima;
14
ka haɗa kai da mu, za mu kuwa raba abin da muka sato”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options