Filibbiyawa 4:5-7
5
Bari kowa yă kasance da sauƙinkai. Ubangiji ya yi kusan zuwa.
6
Kada ku damu game da kome sai dai a cikin abu duka, ku gabatar da roƙe-roƙenku ga Allah ta wurin addu’a da roƙo, tare da godiya.
7
Salamar Allah, wadda ta wuce dukan fahimta, za tă tsai da zukatanku da tunaninku cikin Kiristi Yesu.