ഉള്ളടക്കത്തിലേക്ക് പോകുക
Filibbiyawa 2:8-9

Filibbiyawa 2:8-9

8
Aka kuma same shi a kamannin mutum, ya ƙasƙantar da kansa ya kuma zama mai biyayya wadda ta kai shi har mutuwa, mutuwar ma ta gicciye!
9
Saboda haka Allah ya ɗaukaka shi zuwa mafificin wuri ya kuma ba shi sunan da ya fi dukan sunaye,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options