Skip to content
Filibbiyawa 2:3-5

Filibbiyawa 2:3-5

3
Kada ku yi kome da sonkai ko girman kai, sai dai cikin tawali’u, ku ɗauki waɗansu sun fi ku.
4
Bai kamata kowannenku yă kula da sha’anin kansa kawai ba, sai dai yă kula da sha’anin waɗansu ma.
5
A cikin dangantakarku da juna, ya kamata halayenku su zama kamar na Kiristi Yesu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options