Skip to content
Filibbiyawa 1:20-21

Filibbiyawa 1:20-21

20
Ina saurara da marmari da kuma bege cewa ba zan taɓa shan kunya ba, sai dai zan sami issashen ƙarfin hali yanzu kamar kullum, za a ɗaukaka Kiristi a jikina, ko ta wurin rayuwa ko kuma ta wurin mutuwa.
21
Gama a gare ni, rai Kiristi ne, mutuwa kuma riba ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options