Skip to content
Filibbiyawa 1:15-16

Filibbiyawa 1:15-16

15
Gaskiya ce cewa waɗansu suna yin wa’azin Kiristi saboda kishi da neman faɗa, amma waɗansu da nufi mai kyau suke yi.
16
Na biye suna yin haka cikin ƙauna, da sanin cewa an sa ni a nan ne domin kāriyar bishara.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options