Lumaktaw sa nilalaman
Ƙidaya 9:17-18

Ƙidaya 9:17-18

17
Duk sa’ad da aka ɗaga girgijen daga Tentin, sai Isra’ilawa su kama hanya; duk inda girgijen ya tsaya, a nan Isra’ilawa za su yi sansani.
18
Da umarnin Ubangiji, Isra’ilawa suke tashi. Da umarninsa kuma suke sauka. Muddin girgijen yana tsaye a bisa tabanakul, sukan yi ta zamansu a sansanoni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options