Skip to content
Ƙidaya 6:16-17

Ƙidaya 6:16-17

16
“ ‘Firist zai kawo su a gaban Ubangiji, yă miƙa hadaya don zunubi da hadaya ta ƙonawa.
17
Zai miƙa kwandon burodi marar yisti, yă kuma miƙa ɗan ragon hadaya ta salama tare da hadaya ta gari, da hadaya ta sha ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options