Skip to content
Ƙidaya 4:1-5

Ƙidaya 4:1-5

1
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
2
“Ku yi ƙidaya Kohatawa daga Lawiyawa, bisa ga kabilarsu da iyalansu.
3
Ku ƙidaya dukan maza daga shekara talatin zuwa hamsin da suka zo domin aiki a Tentin Sujada.
4
“Ga aikin Kohatawa a Tentin Sujada, kulawa da kayayyaki mafi tsarki.
5
Lokacin da za a tashi daga sansani, Haruna da ’ya’yansa za su shiga ciki su kunce labulen kāriya, su rufe Akwatin Alkawari da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options