Skip to content
Ƙidaya 4:1-3

Ƙidaya 4:1-3

1
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
2
“Ku yi ƙidaya Kohatawa daga Lawiyawa, bisa ga kabilarsu da iyalansu.
3
Ku ƙidaya dukan maza daga shekara talatin zuwa hamsin da suka zo domin aiki a Tentin Sujada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options