تخطَّ إلى المحتوى
Ƙidaya 35:10-11

Ƙidaya 35:10-11

10
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
11
ku zaɓi waɗansu garuruwan da za su zama biranen mafakarku, inda wanda ya kashe mutum cikin kuskure zai iya gudu zuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options