Skip to content
Ƙidaya 32:6-7

Ƙidaya 32:6-7

6
Musa ya ce wa mutanen Gad da mutanen Ruben, “Wato, sai ’yan’uwanku su yi ta yaƙi ku kuwa ku zauna nan?
7
Don me za ku karya zuciya Isra’ilawa daga hayewa zuwa ƙasar da Ubangiji ya ba su?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options