Skip to content
Ƙidaya 30:3-4

Ƙidaya 30:3-4

3
“Sa’ad da yarinya, wadda har yanzu tana a gidan mahaifinta ta yi wa Ubangiji alkawari, ko ta rantse za tă yi wani abu,
4
mahaifinta kuwa ya ji alkawarin da ta yi, bai kuma ce mata kome ba, to, sai alkawarin da ta yi da wa’adinta su tabbata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options