Skip to content
Ƙidaya 3:5-8

Ƙidaya 3:5-8

5
Ubangiji ya ce wa Musa,
6
“Ka kawo mutanen Lawi, ka kuma gabatar da su ga Haruna firist, don su taya shi aiki.
7
Za su yi wa Haruna da dukan al’umma aikace-aikace a Tentin Sujada, ta wurin yin aikin tabanakul.
8
Za su lura da dukan kayayyakin Tentin Sujada, suna cika hakkin Isra’ilawa ta wurin yin aiki a tabanakul.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options