Ƙidaya 3:17-20
17
Ga sunayen ’ya’yan Lawi, Gershon, Kohat da Merari.
18
Ga sunayen mutanen Gershon, Libni, da Shimeyi
19
Sunayen mutanen Kohat kuwa su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel.
20
Dangin Merari su ne. Mali da Mushi. Ga kabilan Lawiyawa bisa ga iyalansu.