Skip to content
Ƙidaya 27:6-8

Ƙidaya 27:6-8

6
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7
“Abin da ’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin ’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga ’yarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options